- 
                        
                             سوره : 
                             Suratul Hijr 
                        
                    
- 
                        
                             جزء: 
                            14
                        
                    
- 
                        
                            عدد آيات : 
                             99 
                        
                    
- 
                        
                            شماره آيه : 
                            
                        
                    
 
            
         
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   31 
    
    
        
            
                 إِلَّآ إِبۡلِيسَ أَبَىٰٓ أَن يَكُونَ مَعَ ٱلسَّـٰجِدِينَ
                
                    Sai Iblis ya qi ya kasance tare da masu yin sujjadar
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                        
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   32 
    
    
        
            
                 قَالَ يَـٰٓإِبۡلِيسُ مَا لَكَ أَلَّا تَكُونَ مَعَ ٱلسَّـٰجِدِينَ
                
                    (Allah) Ya ce: “Ya Iblis, me ka taka da ba za ka kasance tare da masu sujjada ba?”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   33 
    
    
        
            
                 قَالَ لَمۡ أَكُن لِّأَسۡجُدَ لِبَشَرٍ خَلَقۡتَهُۥ مِن صَلۡصَٰلٖ مِّنۡ حَمَإٖ مَّسۡنُونٖ
                
                    (Iblis) ya ce: “Ba zai yiwu ba ni in yi sujjada ga wani mutum wanda Ka halitta daga busasshen tavo mai amo na wani yumvu mai wari.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   34 
    
    
        
            
                 قَالَ فَٱخۡرُجۡ مِنۡهَا فَإِنَّكَ رَجِيمٞ
                
                    (Allah) Ya ce: “To ka fita daga cikinta (Aljannar), lalle kai korarre ne (daga rahamar Allah)
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   35 
    
    
        
            
                 وَإِنَّ عَلَيۡكَ ٱللَّعۡنَةَ إِلَىٰ يَوۡمِ ٱلدِّينِ
                
                    “Lalle kuma la’ana ta tabbata a kanka har zuwa ranar alqiyama.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   36 
    
    
        
            
                 قَالَ رَبِّ فَأَنظِرۡنِيٓ إِلَىٰ يَوۡمِ يُبۡعَثُونَ
                
                    (Iblis) ya ce: “Ya Ubangijina Ka saurara min har zuwa ranar da za a tashe su (watau matattu).”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   37 
    
    
        
            
                 قَالَ فَإِنَّكَ مِنَ ٱلۡمُنظَرِينَ
                
                    (Allah) Ya ce: “To lalle kana daga cikin waxanda za a saurar musu
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   38 
    
    
        
            
                 إِلَىٰ يَوۡمِ ٱلۡوَقۡتِ ٱلۡمَعۡلُومِ
                
                    “Har zuwa rana mai sanannen lokaci.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   39 
    
    
        
            
                 قَالَ رَبِّ بِمَآ أَغۡوَيۡتَنِي لَأُزَيِّنَنَّ لَهُمۡ فِي ٱلۡأَرۡضِ وَلَأُغۡوِيَنَّهُمۡ أَجۡمَعِينَ
                
                    (Iblis) ya ce: “Ubangijina, saboda vatar da ni da Ka yi, to lalle kuwa zan qawata musu (varna) a bayan qasa, kuma tabbas zan vatar da su baki xaya
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   40 
    
    
        
            
                 إِلَّا عِبَادَكَ مِنۡهُمُ ٱلۡمُخۡلَصِينَ
                
                    “Sai fa bayinka zavavvu daga cikinsu.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   41 
    
    
        
            
                 قَالَ هَٰذَا صِرَٰطٌ عَلَيَّ مُسۡتَقِيمٌ
                
                    (Allah) Ya ce: “Wannan hanya ce madaidaiciya, mai kaiwa gare Ni
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   42 
    
    
        
            
                 إِنَّ عِبَادِي لَيۡسَ لَكَ عَلَيۡهِمۡ سُلۡطَٰنٌ إِلَّا مَنِ ٱتَّبَعَكَ مِنَ ٱلۡغَاوِينَ
                
                    “Lalle bayina ba ka da wani iko a kansu, sai dai wanda ya bi ka daga vatattu
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   43 
    
    
        
            
                 وَإِنَّ جَهَنَّمَ لَمَوۡعِدُهُمۡ أَجۡمَعِينَ
                
                    “Lalle kuma Jahannama tabbas makomarsu ce baki xaya
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   44 
    
    
        
            
                 لَهَا سَبۡعَةُ أَبۡوَٰبٖ لِّكُلِّ بَابٖ مِّنۡهُمۡ جُزۡءٞ مَّقۡسُومٌ
                
                    “Tana da qofofi bakwai, kowacce qofa tana da wani kaso (na kafirai) sananne (da za su shiga ta nan).”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   45 
    
    
        
            
                 إِنَّ ٱلۡمُتَّقِينَ فِي جَنَّـٰتٖ وَعُيُونٍ
                
                    Lalle masu kiyaye dokokin Allah suna cikin gidajen Aljanna da idanuwan (ruwa)
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   46 
    
    
        
            
                 ٱدۡخُلُوهَا بِسَلَٰمٍ ءَامِنِينَ
                
                    (A ce da su): “Ku shige ta lafiya lau kuna amintattu.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   47 
    
    
        
            
                 وَنَزَعۡنَا مَا فِي صُدُورِهِم مِّنۡ غِلٍّ إِخۡوَٰنًا عَلَىٰ سُرُرٖ مُّتَقَٰبِلِينَ
                
                    Muka kuma cire abin da ke cikin zukatansu na qullata (suka zama) ‘yan’uwa a kan gadaje suna fuskantar juna
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   48 
    
    
        
            
                 لَا يَمَسُّهُمۡ فِيهَا نَصَبٞ وَمَا هُم مِّنۡهَا بِمُخۡرَجِينَ
                
                    Wata gajiya ba za ta shafe su ba, kuma su ba waxanda za a fitar ba ne
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   49 
    
    
        
            
                 ۞نَبِّئۡ عِبَادِيٓ أَنِّيٓ أَنَا ٱلۡغَفُورُ ٱلرَّحِيمُ
                
                    Ka bai wa bayina labarin cewa lalle Ni, Ni ne Mai gafara, Mai jin qai
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   50 
    
    
        
            
                 وَأَنَّ عَذَابِي هُوَ ٱلۡعَذَابُ ٱلۡأَلِيمُ
                
                    Kuma lalle azabata ita ce azaba mai raxaxi
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   51 
    
    
        
            
                 وَنَبِّئۡهُمۡ عَن ضَيۡفِ إِبۡرَٰهِيمَ
                
                    Kuma ka ba su labari game da baqin Ibrahimu[1]
                
             
            
            
1-  Su ne mala’ikun da suka ziyarci Ibrahim () a kan hanyarsu ta zuwa hallaka mutanen Annabi Luxu ().            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   52 
    
    
        
            
                 إِذۡ دَخَلُواْ عَلَيۡهِ فَقَالُواْ سَلَٰمٗا قَالَ إِنَّا مِنكُمۡ وَجِلُونَ
                
                    Lokacin da suka shiga wurinsa suka ce: “Muna yi maka sallama”, ya ce: “Lalle mu a tsorace muke da ku.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   53 
    
    
        
            
                 قَالُواْ لَا تَوۡجَلۡ إِنَّا نُبَشِّرُكَ بِغُلَٰمٍ عَلِيمٖ
                
                    Suka ce: “Kada ka ji tsoro, lalle mu muna yi maka albishir ne da (samun) yaro mai ilimi.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   54 
    
    
        
            
                 قَالَ أَبَشَّرۡتُمُونِي عَلَىٰٓ أَن مَّسَّنِيَ ٱلۡكِبَرُ فَبِمَ تُبَشِّرُونَ
                
                    Ya ce: “Yanzu kwa yi mini albishir bayan kuwa ga shi tsufa ya kama ni? To da me kuma za ku yi min albishir?!”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   55 
    
    
        
            
                 قَالُواْ بَشَّرۡنَٰكَ بِٱلۡحَقِّ فَلَا تَكُن مِّنَ ٱلۡقَٰنِطِينَ
                
                    Suka ce: “Mun yi maka albishir da gaskiya ne, don haka kada ka zamo daga masu xebe qauna.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   56 
    
    
        
            
                 قَالَ وَمَن يَقۡنَطُ مِن رَّحۡمَةِ رَبِّهِۦٓ إِلَّا ٱلضَّآلُّونَ
                
                    Ya ce: “Ba wanda zai xebe qauna daga rahamar Ubangijinsa, sai vatattun (mutane).”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   57 
    
    
        
            
                 قَالَ فَمَا خَطۡبُكُمۡ أَيُّهَا ٱلۡمُرۡسَلُونَ
                
                    Ya ce: “Me yake tafe da ku ya ku waxannan manzanni?”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   58 
    
    
        
            
                 قَالُوٓاْ إِنَّآ أُرۡسِلۡنَآ إِلَىٰ قَوۡمٖ مُّجۡرِمِينَ
                
                    Suka ce: “Lalle mu an aike mu ne zuwa ga wasu mutane masu laifi (wato mutanen Luxu)
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   59 
    
    
        
            
                 إِلَّآ ءَالَ لُوطٍ إِنَّا لَمُنَجُّوهُمۡ أَجۡمَعِينَ
                
                    “In ban da iyalin Luxu, lalle tabbas za mu tserar da su baki xaya
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratul Hijr 
        
        آيه :   60 
    
    
        
            
                 إِلَّا ٱمۡرَأَتَهُۥ قَدَّرۡنَآ إِنَّهَا لَمِنَ ٱلۡغَٰبِرِينَ
                
                    “Sai fa matarsa ita kam mun qaddara cewa tabbas za ta zama cikin halakakku.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
-