- 
                        
                             سوره : 
                             Suratus Shu’ara 
                        
                    
- 
                        
                             جزء: 
                            19
                        
                    
- 
                        
                            عدد آيات : 
                             227 
                        
                    
- 
                        
                            شماره آيه : 
                            
                        
                    
 
            
         
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   61 
    
    
        
            
                 فَلَمَّا تَرَـٰٓءَا ٱلۡجَمۡعَانِ قَالَ أَصۡحَٰبُ مُوسَىٰٓ إِنَّا لَمُدۡرَكُونَ
                
                    To lokacin da jama’ar biyu suka ga juna, sai sahabban Musa suka ce: “Lalle tabbas mu za a cim mana.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                        
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   62 
    
    
        
            
                 قَالَ كَلَّآۖ إِنَّ مَعِيَ رَبِّي سَيَهۡدِينِ
                
                    (Musa) ya ce: “A’a; Ubangijina Yana tare da ni, zai kuwa shiryar da ni (hanyar tsira).”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   63 
    
    
        
            
                 فَأَوۡحَيۡنَآ إِلَىٰ مُوسَىٰٓ أَنِ ٱضۡرِب بِّعَصَاكَ ٱلۡبَحۡرَۖ فَٱنفَلَقَ فَكَانَ كُلُّ فِرۡقٖ كَٱلطَّوۡدِ ٱلۡعَظِيمِ
                
                    Sai Muka yi wahayi ga Musa cewa: “Ka bugi kogin da sandarka;” (da ya buge shi) sai ya dare, kowanne yanki sai ya zama kamar qaton dutse
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   64 
    
    
        
            
                 وَأَزۡلَفۡنَا ثَمَّ ٱلۡأٓخَرِينَ
                
                    Muka kuma kusantar da waxancan (watau mutanen Fir’auna) zuwa can (kusa da kogin)
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   65 
    
    
        
            
                 وَأَنجَيۡنَا مُوسَىٰ وَمَن مَّعَهُۥٓ أَجۡمَعِينَ
                
                    Muka kuma tserar da Musa da waxanda suke tare da shi gaba xaya
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   66 
    
    
        
            
                 ثُمَّ أَغۡرَقۡنَا ٱلۡأٓخَرِينَ
                
                    Sannan Muka nutsar da sauran mutanen (watau Fir’auna da mutanensa)
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   67 
    
    
        
            
                 إِنَّ فِي ذَٰلِكَ لَأٓيَةٗۖ وَمَا كَانَ أَكۡثَرُهُم مُّؤۡمِنِينَ
                
                    Lalle a game da wannan tabbas akwai aya; kuma yawancinsu ba su zamanto muminai ba
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   68 
    
    
        
            
                 وَإِنَّ رَبَّكَ لَهُوَ ٱلۡعَزِيزُ ٱلرَّحِيمُ
                
                    Kuma lalle Ubangijika tabbas Shi Mabuwayi ne, Mai rahama
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   69 
    
    
        
            
                 وَٱتۡلُ عَلَيۡهِمۡ نَبَأَ إِبۡرَٰهِيمَ
                
                    Kuma ka karanta musu labarin Ibrahimu?
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   70 
    
    
        
            
                 إِذۡ قَالَ لِأَبِيهِ وَقَوۡمِهِۦ مَا تَعۡبُدُونَ
                
                    Lokacin da ya ce wa babansa da kuma mutanensa: “Me kuke bauta wa?”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   71 
    
    
        
            
                 قَالُواْ نَعۡبُدُ أَصۡنَامٗا فَنَظَلُّ لَهَا عَٰكِفِينَ
                
                    Suka ce: “Muna bauta wa gumaka ne, sai mukan duqufa wajen bautarsu.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   72 
    
    
        
            
                 قَالَ هَلۡ يَسۡمَعُونَكُمۡ إِذۡ تَدۡعُونَ
                
                    (Ibrahimu) ya ce: “Shin suna jin ku kuwa lokacin da kuke kiran su?
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   73 
    
    
        
            
                 أَوۡ يَنفَعُونَكُمۡ أَوۡ يَضُرُّونَ
                
                    “Ko kuwa suna amfanar ku ne, ko suna cutarwa?”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   74 
    
    
        
            
                 قَالُواْ بَلۡ وَجَدۡنَآ ءَابَآءَنَا كَذَٰلِكَ يَفۡعَلُونَ
                
                    Suka ce: “A’a; mun sami iyayenmu ne suna aikata kamar haka.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   75 
    
    
        
            
                 قَالَ أَفَرَءَيۡتُم مَّا كُنتُمۡ تَعۡبُدُونَ
                
                    (Ibrahimu) ya ce: “Yanzu kun ga abin nan da kuka kasance kuna bautawa
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   76 
    
    
        
            
                 أَنتُمۡ وَءَابَآؤُكُمُ ٱلۡأَقۡدَمُونَ
                
                    “Ku da iyayenku da suka gabata
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   77 
    
    
        
            
                 فَإِنَّهُمۡ عَدُوّٞ لِّيٓ إِلَّا رَبَّ ٱلۡعَٰلَمِينَ
                
                    “To lalle su abokan gabata ne sai fa Ubangijin talikai
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   78 
    
    
        
            
                 ٱلَّذِي خَلَقَنِي فَهُوَ يَهۡدِينِ
                
                    “Wanda Ya halicce ni, to Shi ne Yake shiryar da ni
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   79 
    
    
        
            
                 وَٱلَّذِي هُوَ يُطۡعِمُنِي وَيَسۡقِينِ
                
                    “Kuma wanda Shi ne Yake ciyar da ni kuma Yake shayar da ni
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   80 
    
    
        
            
                 وَإِذَا مَرِضۡتُ فَهُوَ يَشۡفِينِ
                
                    “Idan kuma na yi rashin lafiya, to Shi ne zai warkar da ni
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   81 
    
    
        
            
                 وَٱلَّذِي يُمِيتُنِي ثُمَّ يُحۡيِينِ
                
                    “Kuma wanda zai kashe ni sannan Ya (sake) raya ni
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   82 
    
    
        
            
                 وَٱلَّذِيٓ أَطۡمَعُ أَن يَغۡفِرَ لِي خَطِيٓـَٔتِي يَوۡمَ ٱلدِّينِ
                
                    “Wanda kuma nake kwaxayin Ya gafarta min kurakuraina ranar sakamako
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   83 
    
    
        
            
                 رَبِّ هَبۡ لِي حُكۡمٗا وَأَلۡحِقۡنِي بِٱلصَّـٰلِحِينَ
                
                    “Ubangijina Ka hore min ilimi, kuma Ka haxa ni da (bayinka) na gari
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   84 
    
    
        
            
                 وَٱجۡعَل لِّي لِسَانَ صِدۡقٖ فِي ٱلۡأٓخِرِينَ
                
                    “Kuma Ka sanya min abin kyakkyawan ambato cikin ‘yan baya
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   85 
    
    
        
            
                 وَٱجۡعَلۡنِي مِن وَرَثَةِ جَنَّةِ ٱلنَّعِيمِ
                
                    “Kuma Ka sanya ni cikin magada Aljannar ni’ima
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   86 
    
    
        
            
                 وَٱغۡفِرۡ لِأَبِيٓ إِنَّهُۥ كَانَ مِنَ ٱلضَّآلِّينَ
                
                    “Kuma Ka gafarta wa babana, lalle shi ya zamo cikin vatattu.[1]
                
             
            
            
1-  Ya yi masa wannan addu’a ne tun gabanin a hana shi, kamar yadda ya zo a cikin Suratut Tauba, aya ta 114.            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   87 
    
    
        
            
                 وَلَا تُخۡزِنِي يَوۡمَ يُبۡعَثُونَ
                
                    “Kada kuma Ka kunyata ni ranar da za a tashe su
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   88 
    
    
        
            
                 يَوۡمَ لَا يَنفَعُ مَالٞ وَلَا بَنُونَ
                
                    “Ranar da dukiya da ‘ya’yaye ba sa amfani
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   89 
    
    
        
            
                 إِلَّا مَنۡ أَتَى ٱللَّهَ بِقَلۡبٖ سَلِيمٖ
                
                    “Sai dai wanda ya zo wa Allah da lafiyayyar zuciya.”
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
- 
                            
                        
 
                
                                    
             
         
     
 
    
        
            سوره:
              Suratus Shu’ara 
        
        آيه :   90 
    
    
        
            
                 وَأُزۡلِفَتِ ٱلۡجَنَّةُ لِلۡمُتَّقِينَ
                
                    Aka kuma kusantar da Aljanna ga masu taqawa
                
             
            
            
            
         
        
        
            
                
                    
                        - 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                         
 
 
 
- 
                            
                                
                            
                            
                                
                                    
                                        
                                        
                                            
                                            
                                            
                                            تمام خطا 
 
 
 
 
-