-
سوره :
Suratul Ma’arij
-
جزء:
29
-
عدد آيات :
44
-
شماره آيه :
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 1
سَأَلَ سَآئِلُۢ بِعَذَابٖ وَاقِعٖ
Mai tambaya ya yi tambaya game da wata azaba mai aukuwa[1]
1- Watau wadda Annabi () yake musu kashedi da ita idan sun qi imani. Duba Suratul Anfal, aya ta 32. Mai tambayar kuwa shi ne Nadhru xan Haris.
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 2
لِّلۡكَٰفِرِينَ لَيۡسَ لَهُۥ دَافِعٞ
Ga kafirai (wadda) ba ta da wani mai kaxe ta
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 3
مِّنَ ٱللَّهِ ذِي ٱلۡمَعَارِجِ
Daga Allah Mai matattakalai
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 4
تَعۡرُجُ ٱلۡمَلَـٰٓئِكَةُ وَٱلرُّوحُ إِلَيۡهِ فِي يَوۡمٖ كَانَ مِقۡدَارُهُۥ خَمۡسِينَ أَلۡفَ سَنَةٖ
Mala’iku tare da Jibrilu suna hawa zuwa gare Shi a cikin wata rana (wadda) gwargwadonta yake daidai da shekara dubu hamsin
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 5
فَٱصۡبِرۡ صَبۡرٗا جَمِيلًا
Sai ka yi haquri kyakkyawan haquri
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 6
إِنَّهُمۡ يَرَوۡنَهُۥ بَعِيدٗا
Lalle su suna ganin ta mai nisa ce
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 7
وَنَرَىٰهُ قَرِيبٗا
Mu kuma Muna ganin ta kusa-kusa
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 8
يَوۡمَ تَكُونُ ٱلسَّمَآءُ كَٱلۡمُهۡلِ
A ranar da sama za ta kasance kamar narkakkiyar dalma
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 9
وَتَكُونُ ٱلۡجِبَالُ كَٱلۡعِهۡنِ
Duwatsu kuma su zama kamar kaxaxxiyar auduga (ta gashin tumaki)
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 10
وَلَا يَسۡـَٔلُ حَمِيمٌ حَمِيمٗا
Kuma aboki ba ya tambayar aboki
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 11
يُبَصَّرُونَهُمۡۚ يَوَدُّ ٱلۡمُجۡرِمُ لَوۡ يَفۡتَدِي مِنۡ عَذَابِ يَوۡمِئِذِۭ بِبَنِيهِ
(Alhali kuma) ana nuna musu junansu. Mai laifi ya riqa burin ina ma zai fanshi kansa daga azabar wannan rana da ‘ya’yansa
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 12
وَصَٰحِبَتِهِۦ وَأَخِيهِ
Da matarsa da xan’uwansa
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 13
وَفَصِيلَتِهِ ٱلَّتِي تُـٔۡوِيهِ
Da danginsa waxanda suke kare shi
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 14
وَمَن فِي ٱلۡأَرۡضِ جَمِيعٗا ثُمَّ يُنجِيهِ
Da ma duk wanda yake a bayan qasa baki xaya, sannan (fansar) ta tserar da shi
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 15
كَلَّآۖ إِنَّهَا لَظَىٰ
Faufau! Lalle ita (wutar) Laza ce
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 16
نَزَّاعَةٗ لِّلشَّوَىٰ
Mai xaxxaye fatar kai
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 17
تَدۡعُواْ مَنۡ أَدۡبَرَ وَتَوَلَّىٰ
Tana kiran wanda ya juya ya ba da baya
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 18
وَجَمَعَ فَأَوۡعَىٰٓ
Ya kuma tara (dukiya) sai ya voye (ta)
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 19
۞إِنَّ ٱلۡإِنسَٰنَ خُلِقَ هَلُوعًا
Lalle mutum an halicce shi mai rashin nutsuwa ne
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 20
إِذَا مَسَّهُ ٱلشَّرُّ جَزُوعٗا
(Watau) idan sharri ya same shi ya zama mai raki
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 21
وَإِذَا مَسَّهُ ٱلۡخَيۡرُ مَنُوعًا
Idan kuma alheri ya same shi ya zama mai maqo
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 22
إِلَّا ٱلۡمُصَلِّينَ
Sai dai masallata
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 23
ٱلَّذِينَ هُمۡ عَلَىٰ صَلَاتِهِمۡ دَآئِمُونَ
Waxanda suke masu dawwama a kan sallarsu
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 24
وَٱلَّذِينَ فِيٓ أَمۡوَٰلِهِمۡ حَقّٞ مَّعۡلُومٞ
Waxanda kuma suke akwai haqqi sananne a cikin dukiyoyinsu
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 25
لِّلسَّآئِلِ وَٱلۡمَحۡرُومِ
Ga mai roqo da wanda ake hana wa (saboda ba ya roqo)
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 26
وَٱلَّذِينَ يُصَدِّقُونَ بِيَوۡمِ ٱلدِّينِ
Waxanda kuma suke gaskata ranar sakamako
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 27
وَٱلَّذِينَ هُم مِّنۡ عَذَابِ رَبِّهِم مُّشۡفِقُونَ
Waxanda kuma suke tsoron azabar Ubangijinsu
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 28
إِنَّ عَذَابَ رَبِّهِمۡ غَيۡرُ مَأۡمُونٖ
Lalle azabar Ubangijinsu ba abar amincewa ba ce
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 29
وَٱلَّذِينَ هُمۡ لِفُرُوجِهِمۡ حَٰفِظُونَ
Waxanda kuma suke kiyaye al’aurarsu (daga yin zina)
-
-
تمام
خطا
-
سوره:
Suratul Ma’arij
آيه : 30
إِلَّا عَلَىٰٓ أَزۡوَٰجِهِمۡ أَوۡ مَا مَلَكَتۡ أَيۡمَٰنُهُمۡ فَإِنَّهُمۡ غَيۡرُ مَلُومِينَ
Sai a wajan matayensu ko kuma qwarqarorinsu; to su a nan ba ababen zargi ba ne
-
-
تمام
خطا
-