Capítulo: Suratul Munafiqun

Verso : 9

يَـٰٓأَيُّهَا ٱلَّذِينَ ءَامَنُواْ لَا تُلۡهِكُمۡ أَمۡوَٰلُكُمۡ وَلَآ أَوۡلَٰدُكُمۡ عَن ذِكۡرِ ٱللَّهِۚ وَمَن يَفۡعَلۡ ذَٰلِكَ فَأُوْلَـٰٓئِكَ هُمُ ٱلۡخَٰسِرُونَ

Ya ku waxanda suka yi imani, kada dukiyoyinku da ‘ya’yanku su shagaltar da ku daga ambaton Allah[1]. Duk wanda ya aikata haka kuwa, to waxannan su ne tavavvu


1- Watau su xauke muku hankali daga salla da sauran farillan Musulunci da zikirin Allah.