-
الجزء 27
Yuz' 27
-
Cantidad de versos :
399
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 40
وَلَقَدۡ يَسَّرۡنَا ٱلۡقُرۡءَانَ لِلذِّكۡرِ فَهَلۡ مِن مُّدَّكِرٖ
Haqiqa kuma Mun sauqaqe Alqur’ani don tunatarwa, to ko akwai mai wa’azantuwa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 41
وَلَقَدۡ جَآءَ ءَالَ فِرۡعَوۡنَ ٱلنُّذُرُ
Kuma haqiqa gargaxi ya zo wa mutanen Fir’auna
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 42
كَذَّبُواْ بِـَٔايَٰتِنَا كُلِّهَا فَأَخَذۡنَٰهُمۡ أَخۡذَ عَزِيزٖ مُّقۡتَدِرٍ
Suka qaryata ayoyinmu dukkaninsu, sai Muka kama su irin kamu na Mabuwayi, Mai iko
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 43
أَكُفَّارُكُمۡ خَيۡرٞ مِّنۡ أُوْلَـٰٓئِكُمۡ أَمۡ لَكُم بَرَآءَةٞ فِي ٱلزُّبُرِ
Yanzu kafiranku (ku mutanen Makka) su ne suka fi waxancan alheri, ko kuwa kuna da wata hanya ta kuvuta ne a cikin littattafan da aka saukar?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 44
أَمۡ يَقُولُونَ نَحۡنُ جَمِيعٞ مُّنتَصِرٞ
A’a, suna dai cewa ne: “Mu jama’a ce wadda za ta ci nasara.”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 45
سَيُهۡزَمُ ٱلۡجَمۡعُ وَيُوَلُّونَ ٱلدُّبُرَ
To ba da daxewa ba za a karya jama’ar tasu[1], su kuma su ba da baya
1- Haka kuwa ya faru a yaqin Badar lokacin da aka karya lagon kafiran Makka, aka kashe manyansu da dama.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 46
بَلِ ٱلسَّاعَةُ مَوۡعِدُهُمۡ وَٱلسَّاعَةُ أَدۡهَىٰ وَأَمَرُّ
A’a, alqiyama ita ce lokacin yi musu azaba, alqiyama kuwa ita ta fi bala’i, ta kuma fi xaci
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 47
إِنَّ ٱلۡمُجۡرِمِينَ فِي ضَلَٰلٖ وَسُعُرٖ
Lalle masu manyan laifuka suna cikin vata da azabar wuta
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 48
يَوۡمَ يُسۡحَبُونَ فِي ٱلنَّارِ عَلَىٰ وُجُوهِهِمۡ ذُوقُواْ مَسَّ سَقَرَ
Ranar da za a ja su cikin wuta a kan fuskokinsu (a ce da su): “Ku xanxani azabar wutar Saqara.”
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 49
إِنَّا كُلَّ شَيۡءٍ خَلَقۡنَٰهُ بِقَدَرٖ
Lalle Mu, kowane abu Mun halitta shi da qaddara
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 50
وَمَآ أَمۡرُنَآ إِلَّا وَٰحِدَةٞ كَلَمۡحِۭ بِٱلۡبَصَرِ
Kuma al’amarinmu bai zamanto ba face kalma xaya kamar qiftawar ido
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 51
وَلَقَدۡ أَهۡلَكۡنَآ أَشۡيَاعَكُمۡ فَهَلۡ مِن مُّدَّكِرٖ
Haqiqa kuma Mun hallakar da ire-irenku[1], to ko akwai mai wa’azantuwa?
1- Watau kafirai irinsu masu taurin kai.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 52
وَكُلُّ شَيۡءٖ فَعَلُوهُ فِي ٱلزُّبُرِ
Kuma kowane abu da suka aikata yana cikin littattafai
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 53
وَكُلُّ صَغِيرٖ وَكَبِيرٖ مُّسۡتَطَرٌ
Kowane qaramin abu da babba kuma suna nan a rubuce
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 54
إِنَّ ٱلۡمُتَّقِينَ فِي جَنَّـٰتٖ وَنَهَرٖ
Lalle masu taqawa suna cikin gidajen Aljanna da qoramu
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratul Qamar
Verso : 55
فِي مَقۡعَدِ صِدۡقٍ عِندَ مَلِيكٖ مُّقۡتَدِرِۭ
A mazauni na gaskiya a wurin Mai mulki, Mai iko
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 1
ٱلرَّحۡمَٰنُ
(Allah) Mai rahama
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 2
عَلَّمَ ٱلۡقُرۡءَانَ
Shi Ya koyar da Alqur’ani
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 3
خَلَقَ ٱلۡإِنسَٰنَ
Ya halicci mutum
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 4
عَلَّمَهُ ٱلۡبَيَانَ
Ya koyar da shi bayani
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 5
ٱلشَّمۡسُ وَٱلۡقَمَرُ بِحُسۡبَانٖ
Rana da wata (suna tafiya) a tsare
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 6
وَٱلنَّجۡمُ وَٱلشَّجَرُ يَسۡجُدَانِ
Tsirrai da bishiyoyi suna yin sujjada[1]
1- Watau tsirrai waxanda ba sa tashi tsaye da bishiyoyi masu tsayawa a kan sandunansu.
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 7
وَٱلسَّمَآءَ رَفَعَهَا وَوَضَعَ ٱلۡمِيزَانَ
Sama kuma Ya xaga ta, Ya kuma kafa adalci
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 8
أَلَّا تَطۡغَوۡاْ فِي ٱلۡمِيزَانِ
Don kada ku yi zalunci a abin awo
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 9
وَأَقِيمُواْ ٱلۡوَزۡنَ بِٱلۡقِسۡطِ وَلَا تُخۡسِرُواْ ٱلۡمِيزَانَ
Kuma ku tabbatar da awo da adalci kada kuma ku tauye abin awo
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 10
وَٱلۡأَرۡضَ وَضَعَهَا لِلۡأَنَامِ
Qasa kuma Ya yi ta saboda talikai
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 11
فِيهَا فَٰكِهَةٞ وَٱلنَّخۡلُ ذَاتُ ٱلۡأَكۡمَامِ
A cikinta akwai abin marmari da dabinai ma’abota kwasfa
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 12
وَٱلۡحَبُّ ذُو ٱلۡعَصۡفِ وَٱلرَّيۡحَانُ
Da qwayoyi ma’abota qaiqayi da kuma ganyaye masu qanshi
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 13
فَبِأَيِّ ءَالَآءِ رَبِّكُمَا تُكَذِّبَانِ
To da waxanne ni’imomin Ubangijinku ne (ku mutane da aljannu) kuke qaryatawa?
-
-
Finalizado
Error
-
Capítulo:
Suratur Rahman
Verso : 14
خَلَقَ ٱلۡإِنسَٰنَ مِن صَلۡصَٰلٖ كَٱلۡفَخَّارِ
Ya halicci mutum daga busasshen tavo kamar kasko
-
-
Finalizado
Error
-